A can baya 'yan kungiyar Barcelona sun taka wasa sosai da Óusmañ Dembele. Bayan ya bar kungiyar kuma, sai suka kasance suna yi masa mummunar fata sakamakon rabuwar baram-baram da suka yi da shi. A cewar wasu magoya bayan Barcelona din, Dembele bai iya taka leda sosai ba. Cikin iyawar Allah, yau sai ga shi Óusmañ Dembele ya lashe kyautar gwarzon dan wasan da ya fi kowa iya taka leda a shekarar 2024. Ya kuma samu wannan nasarar ne bayan komawarsa kungiyar "Paris Saint German". Ke nan dai za a iya cewa, Allah Ya nufi dan wasan da samun sa'ar rayuwa a Kwallon kafa.

Comments

Popular posts from this blog

Al'ummar Jahar Katsina Musamman Wadanda Ke Rayuwa A Yankunan da Aka Yi Sasanci Tsakaninsu da Yan Ta'adda Na Ci Gaba da Tofa Albarkacin Bakinsu Game Da Lamarin

Martanin Óusmañe Dembele Zuwa Ga Magoya Bayan Kungiyar Barcelona.