Martanin Óusmañe Dembele Zuwa Ga Magoya Bayan Kungiyar Barcelona.

"Sun ce ta kare man. Sun man dariya lokacin da na fadi. Suna kira na mai rauni, mai rauni, gwanin banza. Abin da ba su gani ba shi ne daren da nake tashi in yi kuka ni kadai. Zuciyata kan yi zafi sosai. Wani lokaci sai in ji kamar in daina taka leda. Ba su taɓa ganin sa'o'in farfadowata ba. Kadaici da shakku, tabbas sun yi ƙoƙarin karya ni, amma sai na dage. Don haka wannan "Ballon d’Or" ba ganima ce kawai ba—alama ce ta tsira. Duk tabo, duk wani koma-baya, duk daren rashin barci ya kawo ni nan. Wannan kyauta ta zinari tana haskakawa, amma tafiyata zuwa gare ta an gina ta cikin duhu. Ga waɗanda suka gaskata ni lokacin da duniya ta juya man baya, wannan naku ne. Kuma ga waɗanda suka yi shakka… na gode, kun ƙara ƙarfafa ni. 🖤🏆"

Comments

Popular posts from this blog

Al'ummar Jahar Katsina Musamman Wadanda Ke Rayuwa A Yankunan da Aka Yi Sasanci Tsakaninsu da Yan Ta'adda Na Ci Gaba da Tofa Albarkacin Bakinsu Game Da Lamarin

A can baya 'yan kungiyar Barcelona sun taka wasa sosai da Óusmañ Dembele. Bayan ya bar kungiyar kuma, sai suka kasance suna yi masa mummunar fata sakamakon rabuwar baram-baram da suka yi da shi. A cewar wasu magoya bayan Barcelona din, Dembele bai iya taka leda sosai ba. Cikin iyawar Allah, yau sai ga shi Óusmañ Dembele ya lashe kyautar gwarzon dan wasan da ya fi kowa iya taka leda a shekarar 2024. Ya kuma samu wannan nasarar ne bayan komawarsa kungiyar "Paris Saint German". Ke nan dai za a iya cewa, Allah Ya nufi dan wasan da samun sa'ar rayuwa a Kwallon kafa.